Wednesday, September 9
Shadow

Hotunan dan shekaru 60 daya nemi auren ‘yar shekaru sha shida sun dauki hankula, wasu dai sun ce kudi gareshi shiyasa

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Wani mutum dan shekaru 60 da wata da aka bayyanata a matsayin ‘yar shekaru 16 sun bayyana a kafafen sada zumunta suna soyayya.

An ga yanda mutumin ya saka mata zobe a hannu yana nunawa alamar ta amince da soyayyarsa.

Lamarin dai ya jawo cece-kuce, musamman kasancewarsu kirista inda da dama ke cewa da musulmai ne da ba karamin zagi zasu sha ba.

Karanta Wannan  Ana rade-radin cewa, Atiku yanzu Arziki ba irin na da ba, ba lallaima yana da kudin da zai iya yin yakin nema zabe ba, zaku iya tura masa kamar yanda akawa Buhari?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *