Saturday, May 16
Shadow

Kalli Bidiyon: Wannan matar ta dauki hankali saboda cewa duk wanda baya son Tinubu ya zarce Allah yass ya rigamu gidan gaskiya kamin 2027

Wannan wata mata ce da aka baiwa tallafin Gwamnatin tarayya na Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu na kayan Azumi.

Bayan karbar kayan, ta yi fatan cewa, duk wanda baya son shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya zarce a shekarar 2027 Allah yasa ya rasu.

Saidai da yawa sun yi Allah wadai da hakan inda wasu ke tambayar duk kwana nawa abincin zai mata?

Karanta Wannan  Kalli Hoto: Nuna wayar ta ta iPhone 17 Pro Max ta jawowa kakakin 'yansandan jihar Akwa-Ibom cece-kuce inda da yawa ke cewa Albashinta bai isa ya saya mata wayar ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *