Saturday, August 15
Shadow

Malamin Jami’ar Ahmadu Bello Dake Zaria Ya Rasu Yana Tsakar Sallar Tarawih

INNALILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN

Allah Ya Yi Wa Dakta Musa Bara’u Gamji, Na Sashen Koyan Aikin Jarida A Jami’ar Ahmadu Bello Dake Zaria, Rasuwa Yana Tsakar Sallar Tarawih, Jiya Lahadi A Birnin Gusau, Jihar Zamfara.

An Yi Jana’izarsa Kamar Yadda Addinin Musulunci Ya Tanada A Masallacin Juma’a Na Imam Malik Dake Birnin Gusau, Jihar Zamfara Yau Litinin.

Allah Ya Jikansa Da Rahama!

Daga Jamilu Dabawa

Karanta Wannan  Wannan Tauraruwar fina-finan tace Pastor Chris Okafo ya aikata Alfasha da ita, ta ji dadi, ya gamsar daita, hakan yasa ta rabu da mijinta da zummar cewa zai aureta amma yanzu gashi ta ga Hotunan aurensa da wata mata sun bayyana

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *