Wednesday, July 9
Shadow

Malamin Jami’ar Ahmadu Bello Dake Zaria Ya Rasu Yana Tsakar Sallar Tarawih

INNALILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN

Allah Ya Yi Wa Dakta Musa Bara’u Gamji, Na Sashen Koyan Aikin Jarida A Jami’ar Ahmadu Bello Dake Zaria, Rasuwa Yana Tsakar Sallar Tarawih, Jiya Lahadi A Birnin Gusau, Jihar Zamfara.

An Yi Jana’izarsa Kamar Yadda Addinin Musulunci Ya Tanada A Masallacin Juma’a Na Imam Malik Dake Birnin Gusau, Jihar Zamfara Yau Litinin.

Allah Ya Jikansa Da Rahama!

Daga Jamilu Dabawa

Karanta Wannan  Attajirin Najeriya, Aliko Dangote ya cika shekaru 68 a yau

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *