Thursday, March 26
Shadow

Da Duminsa: Kungiyar kwadago ta NLC ta kulle tashar wutar Lantarki ta Najeriya inda hakan ya jefa kasar cikin Duhu

A yayin da ta fara yajin aiki a yau, Kungiyar Kwadago ta NLC ta kulle tashar wutar Lantarki ta Najeriya inda hakan ya jefa kasar cikin duhu.

Rahoton TheCable ya bayyana cewa, dauke wutar ya faru ne da misalin karfe 2: 19 na tsakar daren daya gabata.

Karanta Wannan  Kungiyar Kwadago ta sauko daga dubu dari hudu(400,000) yanzu tace zata amince idan gwamnati ta biya dubu dari(100,000) a matsayin mafi karancin Albashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *