![](https://hutudole.com/wp-content/uploads/2024/05/18415359_fbimg1716727188813_jpegfb6c9aa0f91aaca33e73383a12f280d4.jpeg)
Jirgin kasan dake zirga-zirga tsakanin Abuja zuwa Kaduna yayi hadari a yau, Lahadi.
Jirgin yayi hadarin ne a daidai Jere.
Jirgin ya tashi ne daga Kaduna zuwa Abuja da misalin karfe 8:05 na safiyar ranar Lahadi.
![](https://hutudole.com/wp-content/uploads/2024/05/18415360_fbimg1716727190673_jpegebe625c4011d91e0129c4a2f6c84abe0.jpeg)
Kuma ya sauka daga kan titinsa a daidai garin Jere.
Jami’an tsaron sojoji dana ‘yansanda sun je wajan da hadarin ya faru.
![](https://hutudole.com/wp-content/uploads/2024/05/18415361_fbimg1716727192606_jpeg724834d790e73372fc440ddc11bace66.jpeg)
Hukumar NIBS ta sanar da cewa tana sane da faruwar lamarin kuma ta tura jami’anta zuwa wajan.