Saturday, March 15
Shadow

Allah Sarki: Kalli Hotunan Mahaddacin Qur’ani da ‘yan Bìndìgà suka yi garkuwa dashi da iyayensa a jihar Katsina

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Matashin Hafizin Ku’rani Kuma Ɗalibin Aji Uku A Sashen Koyan Aikin Likita Na Jami’ar Ahmadu Bello Dake Zaria, Abdulsalam Rabi’u Faskari Kenan Da Ƴan Bìñďìģa Suka Sace Da Mahaifinsa Da Wasu Yayyansa Akan Hanyarsu Ta Komawa Gida Faskari, Bayan Gwamna Dikko Radda Ya Karrama Shi A Ranar Talata Da Ta Gabata

Allah Ya Kuɓutar Da Su Cikin Aminci!

Daga Jamilu Dabawa

Karanta Wannan  Gwamnatin tarayya tace zata saka karuwanci cikin hanyar samun kudin dake karawa tattalin arzikin Najeriya karfi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *