Monday, April 27
Shadow

Allah Sarki: Kalli Hotunan Mahaddacin Qur’ani da ‘yan Bìndìgà suka yi garkuwa dashi da iyayensa a jihar Katsina

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Matashin Hafizin Ku’rani Kuma Ɗalibin Aji Uku A Sashen Koyan Aikin Likita Na Jami’ar Ahmadu Bello Dake Zaria, Abdulsalam Rabi’u Faskari Kenan Da Ƴan Bìñďìģa Suka Sace Da Mahaifinsa Da Wasu Yayyansa Akan Hanyarsu Ta Komawa Gida Faskari, Bayan Gwamna Dikko Radda Ya Karrama Shi A Ranar Talata Da Ta Gabata

Allah Ya Kuɓutar Da Su Cikin Aminci!

Daga Jamilu Dabawa

Karanta Wannan  Na Gano cewa: Yawanci mazan Kano basa iya ciyar da matansu, sannan ana yiwa yara mata auren wuri>>Inji Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *