Friday, February 13
Shadow

Kungiyar kare hakkin Musulmi ta Murik ta jawo hankalin musulmai da kada su shiga yajin aiki

Kungiyar kare hakkin Musulmi ta murik ta bayyana cewa, yajin aikin da ake zai jefa rayuwar musulmai cikin wahala musamman ma ya dake fuskantar babbar Sallah.

Dan haka kungiyar ta yi kira ga kungiyar kwadago data daga yajin aikin nada sai bayan sallah.

Kungiyar ta bayyana hakane a sanarwar data fitar ta hannun babban daraktanta Professor Ishaq Akintola a yau Litinin.

Ya bayyana cewa wannan yajin aiki zai saka musulmai wahalar ababen hawa dan haka suna kiran da a canja lokacin yin yajin aikin.

Karanta Wannan  TURKASHI: Wasu Matasa Sun Taso Daga Jihar Katsina Zuwa Abuja A Kafa Domin Su Yi Ido Hudu Da Matar Kashim Shettima, Ministar Jinkai, Shugaban 'Yan Sanda Na Kasa Da Kuma Ibrahim Kabiru Masari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *