Monday, April 6
Shadow

Gwamnatin Tarayya ta bayar da hutun ranar Ma’aikata 1 ga watan Mayu

Gwamnatin tarayya ta bayar da ranar 1 ga watan Mayu a matsayin ranar hutu dan yin bikin ranar ma’aikata.

Gwamnatin tace akwai bukatar zaman lafiya dan ci gaban masana’antu da tattalin arziki.

Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo ne ya sanar da haka a madadin gwamnatin tarayya.

Karanta Wannan  Dodar Ta tabbata, Kowa ya shaida mulkin Adalci na Shugaba Tinubu dan haka 2027 zai zarce>>Ganduje

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *