Sunday, May 10
Shadow

Gwamnatin Tarayya ta bayar da hutun ranar Ma’aikata 1 ga watan Mayu

Gwamnatin tarayya ta bayar da ranar 1 ga watan Mayu a matsayin ranar hutu dan yin bikin ranar ma’aikata.

Gwamnatin tace akwai bukatar zaman lafiya dan ci gaban masana’antu da tattalin arziki.

Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo ne ya sanar da haka a madadin gwamnatin tarayya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: A gidana kowa abinci kala daya yake ci, Tun daga Megadi, Direba har ni duk kalar abincin dana ci shi zasu ci>>Inji Shahararren Mawakin, Davido

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *