Friday, December 5
Shadow

Arewace saboda yawanta ke da kuri’un da zasu iya zabar mutumin da zai zama shugaban kasa a 2027>>ACF

Kungiyar tuntuba ta Arewa me suna Arewa Consultative Forum ta bayyana cewa mutanen Arewa ne ke da kuri’un da zasu iya sanyawa dan takara ya zama shugaban kasa a shekarar 2027.

Shugaban kwamitin Amintattau na ACF, Alhaji Bashir M. Dalhatu ne ya bayyana hakan inda yace suna ta samun bukatar su saka ido dan gano dan takarar da ke da ayyukan da zai amfanar da Arewa a shekarar 2027 dan a Zabeshu.

Saidai yace abinda yafi damunsu a yanzu matsalar tsaro ce inda yace suna kira ga gwamnati da ta magance matsalar kamin lokaci ya kure mata.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Kasa da sati daya da bayyanar Rahoton yunkurin yiwa shugaba Tinubu Juhyin Mulki, Gwamnati ta fara maganar yiwa sojojin Najeriya karin Albashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *