Friday, June 26
Shadow

Na cika duk Alkawuran dana daukarwa ‘yan Najeriya>>Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, a yayin da ya cika shekara daya da fara mulkin Najeriya, ya cika alkawuran da ya daukarwa yan kasar.

Tinubu ya bayyana haka ta bakin ministan yada labarai, Muhammad Idris.

Ministab yace tun bayan hawansa mulki, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya cika alkawuran tada komadar tattalin arziki.

Yace ya cire tallafin dala dana nera da sauransu.

Ga bayanin sa kamar haka:

“Since taking office a year ago, President Tinubu has done what he promised on the economy: he has removed the fuel subsidy, floated the Naira, and instituted a raft of other reforms including changes to the tax code and waivers for foreign investors in critical industries including mining, energy, and infrastructure.”

Karanta Wannan  Mu daina jin tausayin Mutane, idan Allah ya dandana musu, suka sha wuya zasu dawo hayyacinsu>>Dr. Ahmad Gumi akan yanda mutane suke wulakanta kansu a wajan masu rike da mukamai da kuma kasa kalubalantar Azzaluman shuwagabanni

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *