Wednesday, April 15
Shadow

Wata Mata Ta Cika Da Mamaki Bayan Da Ta Je Duba Gidan Da Ta Ke Ginawa Ta Tarar Wasu Sun Tare A Gidan

Wata Mata Ta Cika Da Mamaki Bayan Da Ta Je Duba Gidan Da Ta Ke Ginawa Ta Tarar Wasu Sun Tare A Gidan

Wata mata da take ƙoƙarin gina gidan kanta a Abuja tayi mamaki bayan da ta tarar da wasu hausawa sun tare a gidan da ta ke ginawa a Abuja.

Matar ta ce ta cika da mamaki bayan da ta tarar da mutanen a gidan, wanda bata kammala ginawa ba, su kuma har da gadonsu da kayayyakinsu sun shigar cikin gidan sun tare a ciki.

Ta ce bata damu ba, domin har tukwicin Naira dubu biyu ta basu, lokacin da ta umarce su da su kwashe kayansu su fice daga gidan.

Karanta Wannan  An dakatar da Ministar Muhalli a kasar Maldives me suna Fatima bisa zargin tawa shugaban kasar, Mohamed Muizzu sihiri yana ta làlàtà da ita ba tare da ya sani ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *