Friday, December 5
Shadow

Bidiyo: Ji yanda jikar Buhari ta bayana irij rasuwar da yayi wanda yasa masoyansa ke ta Hamdala

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Jikar tsohon shugaban kasa, Marigayi, Muhammadu Buhari me suna Sa’adatu Muhammad ta bayyana irin rasuwar da kakanta yayi.

Sa’adatu tace ya rasu yana kalmar shahada kuma ko shakuwa bai yi ba.

Ta bayyana hakane a hirar da BBChausa suka yi da ita inda tace yayi cikawa me kyau.

Tace game da yanda ya gudanar da mulki, a kullun Talaka ne a bakinsa, ya ki yadda a cire tallafin man fetur sannan ya bayar da tallafi ga manoma.

Kalli Hirar anan

Karanta Wannan  Baturiya ta kai Asibiti kotu a kasar Amurka bayan data nemi a saka mata maniyyin farin namiji amma aka samu kuskure aka saka mata maniyyin bakin namiji ta haifi jariri bakar fata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *