Wednesday, April 8
Shadow

Taron rudaddu ne suka kafa jam’iyyar ADC>>Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa taron rudaddu ne suka kafa jam’iyyar ADC.

Shugaban ya bayyana hakane a wajan babban taron jam’iyyar APC wanda aka yi jiya inda anan aka zabi Prof. Nentawe Yilwatda a matsayin sabon shugaban jam’iyyar.

Shugaba Tinubu yace sauran ‘yan siyasar dake jam’iyyun Adawa su bar jirgin ruwa me nutsewa su dawo jam’iyyar APC.

Karanta Wannan  Gwamnatin Amurka zata fara bukatar 'yan Najeriya dake son zuwa kasar su ajiye dala $15,000(Naira Miliyan Asihirin da biyu) idan mutum ya dawo gida za'a mayar masa da kudinsa, idan kuma ya ki dawowa za'a rike kudin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *