Friday, December 5
Shadow

WATA SABUWA: Jam’iyyar SDP ta sanar da koran tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai tare da barrata kanta ga dukkan wasu lamuransa na siyasa da zai ambaci jam’iyyar

Jam’iyyar SDP ta sanar da koran tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai tare da barrata kanta ga dukkan wasu lamuransa na siyasa da zai ambaci jam’iyyar.

Me ku ke gani a matsayin dalilin da ya sa jam’iyyar ta yi masa haka?

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Wutar Daji ta mamaye kasar Yahudawan Israyla inda suka ce basu taba ganin Irin Wannan bala'in ba a tarihin kasar, Lamarin ya sha Karfinsu suna neman taimakon kasashen Duniya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *