
Babban malamin Addinin Islama, Sheikh Salihu Zaria ya bayyana cewa yana da sha’awar zama sanata.
Yace ba zasu rika bari wadanda basu cancanta ba su ci gaba da mulkar mutane ba.
Yace zai fito takarar sanata kuma babu wanda ya isa yasa ya janye.

Babban malamin Addinin Islama, Sheikh Salihu Zaria ya bayyana cewa yana da sha’awar zama sanata.
Yace ba zasu rika bari wadanda basu cancanta ba su ci gaba da mulkar mutane ba.
Yace zai fito takarar sanata kuma babu wanda ya isa yasa ya janye.