Friday, December 5
Shadow

Ku kara Hakuri da shugaba Tinubu an kusa fara cin ribar wahalar da ake sha>>Inji Kakakin majalisar Dattijai, Godswill Akpabio

Kakakin majalisar Dattijai Godswill Akpabio ya baiwa ‘yan Najeriya hakuri inda yace su kara dariya kan wahalar da ake sha inda yace dadi na nan tafe.

Akpabio ya ce suna sane da irin wahalar da ake sha dan haka suke ara baiwa mutane hakuri, yace tuni har matakan da gwamnatin Tinubu ta dauka sun fara samar da sakamako me kyau.

Ya bayyana hakane a sakonsa na ranar ‘yancin Najeriya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Dan Allah duk wanda muka yi fada dashi, dan Darajar wannan dakin ya yafe min>>Inji Hassan Make-Up

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *