Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyo: Muna nan kan bakan mu muddin Gwamnatin Najeriya bata magance matsalar ba, sai Mun kai mata Khari>>Inji Sakatariyar Fadar Gwamnatin Amurka

Sakatariyar fadar Gwamnatin Amurka, Karoline Leavitt ta jadada maganar shugaban kasar Amurka, Donal Trump inda yace gwamnatin Tarayya ta dauki matakin kawo karshen cin Zarafin da akewa Koristoci ko kuma su janye duk wani tallafi da suke baiwa Najeriya sannan kuma su kawo Hari.

Ta bayyana hakane ga manema labarai a fadar ta Whitehouse

Hakan na zuwane yayin da ake ci gaba da cece-kuce akan lamarin a Najeriya inda da yawa ke ganin cewa Amurkar bata da hurumin kawowa Najeriya hari ba tare da amincewar Gwamnati ba.

@foxnews

KAROLINE LEAVITT: “If the Nigerian government continues to allow the killing of Christians, the United States will immediately stop all aid and assistance to Nigeria and may take action to wipe out the Islamic terrorists who are committing these horrible atrocities.”

♬ original sound – Fox News – Fox News

Karanta Wannan  El-Rufai da Peter Obi Sun Tattauna a Gefen Taron Cambridge Africa Together a Birtaniya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *