Thursday, February 5
Shadow

A karo na 4, Trump ya sake nanata cewa ba zai kauda ido kan Chin Khashin da akewa Kiristoci a Najeriya ba

Shugaban kasar Amurka, Donald Trump a karo na 3 ya sake maimaita cewa, ba zai zuba ido yana kallon Irin kokarin karar da kiristoci da ake yi a Najeriya ba.

Ya bayyana hakane a wani Bidiyo da shafin Fadar White House ta wallafa.

Trump yace ba lallai ne ‘yan Najeriyar su ji dadin matakin da zai dauka ba amma ba zai zuba ido ba.

Yace bama a Najeriya ba kadai, dama duka Duniya duk inda ake kokarin karar da Kiristoci zasu kai dauki.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Shekaruna 29 amma har yanzu ban yi aure ba, har kudi na kashewa Samari amma har yanzu ba wanda ya fito da niyyar aurena, ina zan saka kaina? Matashiya ta fashe da kuka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *