Wednesday, April 8
Shadow

A karo na 4, Trump ya sake nanata cewa ba zai kauda ido kan Chin Khashin da akewa Kiristoci a Najeriya ba

Shugaban kasar Amurka, Donald Trump a karo na 3 ya sake maimaita cewa, ba zai zuba ido yana kallon Irin kokarin karar da kiristoci da ake yi a Najeriya ba.

Ya bayyana hakane a wani Bidiyo da shafin Fadar White House ta wallafa.

Trump yace ba lallai ne ‘yan Najeriyar su ji dadin matakin da zai dauka ba amma ba zai zuba ido ba.

Yace bama a Najeriya ba kadai, dama duka Duniya duk inda ake kokarin karar da Kiristoci zasu kai dauki.

Karanta Wannan  An fara cirewa 'yan Najeriya Haraji: Ji yanda wata mata ke kuka bayan da aka cire mata harajin Naira 487,500

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *