Friday, June 26
Shadow

Sanata Okey Ezea ya rigamu gidan gaskiya

Sanata Okey Ezea daga jihar Enugu ya rigamu gidan gaskiya.

Sanata Natasha Akpoti da Sanata Orji Uzor Kalu ne suka tabbatar da hakan.

Sanata Kalu a ganawa da manema labarai a Abuja yace ya samu labarin mutuwar Sanata Okey Ezea da gigici inda yace abokin aiki ne kuma dan uwa.

Yace sukan je ma coci tare.

Karanta Wannan  Gaskiya Sheikh Maqari yayi, Haka ya kamata kowane malami ya kasance, Ya kamata ace ana sabunta Addinin Musulunci, yayi daidai da Zamani>>Inji Gfresh bayan da Sheikh Maqari ya fashi fatawar zai iya ci gaba da yin Bidiyo da matarsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *