Friday, July 17
Shadow

Sanata Okey Ezea ya rigamu gidan gaskiya

Sanata Okey Ezea daga jihar Enugu ya rigamu gidan gaskiya.

Sanata Natasha Akpoti da Sanata Orji Uzor Kalu ne suka tabbatar da hakan.

Sanata Kalu a ganawa da manema labarai a Abuja yace ya samu labarin mutuwar Sanata Okey Ezea da gigici inda yace abokin aiki ne kuma dan uwa.

Yace sukan je ma coci tare.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Shugaban PDP, Damagum ya kaiwa Tsohon Minista, Sheikh Isa Ali Pantami ziyara har gida

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *