Friday, April 10
Shadow

Wani bawan Allah ya baiwa Amani Kyautar Naira Miliyan 2, Fadila H Aliyu ta sha Alwashin riketa

Tauraruwar kafafen sada zumunta, Fadila H. Aliyu tasha Alwashin daukar Amani dan ta riketa.

Tace da na kowane inda ta bayyana cewa zata rike Amani har ta girma ta zama ta gari.

Hakan na zuwane bayan da aka bayyana Bidiyon tsiraici wanda aka ce na Amanine amma ta fito ta karyata.

Fadila tace bayan sanar da aniyarta ta rike Amani, an samu wani ya bata kyautar Naira Miliyan 2 ta ja jari.

.

Karanta Wannan  Gwamnan Jihar Kano Ya Ayyana Ranar Litinin A Matsayin Ranar Hutu Saboda Ràśuwar ’Yan Wasan Kwallon Kafa Na Kano Pillars

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *