Monday, April 6
Shadow

Hisbah ta fara kamen mata masu hawa wakar auta ta Goga na ba dai aiki ba

Hukumar Hisbah ta fara kamen mata masu hawa wakar Gogana ba dai aiki ba ta auta.

An ga mata na hawa wakar inda suke yin cikin karya suna bin wakar.

Wani shahararren dan Hisbah a shafukan sada zumunta yace tuni an fara kama mata masu hawa wannan wakar.

Karanta Wannan  Ana ci gaba da kiraye-kirayen cewa Jihohin Arewa da suka bada hutun Ramadan a makarantu basu kyauta ba, inda Kungiyar Kiristocin CAN tace ko Saudi Arabia da UAE basu bayar da hutu a makarantu ba saboda Ramadan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *