Tuesday, May 19
Shadow

Hisbah ta fara kamen mata masu hawa wakar auta ta Goga na ba dai aiki ba

Hukumar Hisbah ta fara kamen mata masu hawa wakar Gogana ba dai aiki ba ta auta.

An ga mata na hawa wakar inda suke yin cikin karya suna bin wakar.

Wani shahararren dan Hisbah a shafukan sada zumunta yace tuni an fara kama mata masu hawa wannan wakar.

Karanta Wannan  An min Wahayi cewa nan gaba a saman wata da kuke gani a sama zamu je mu yi zaman taro>>Inji Pastor Enoch Adeboye

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *