Friday, June 26
Shadow

Kalli Hotuna daga wajan babban taron jam’iyyar APC na kasa

Jam’iyyar APC ta gudanar da taron masu ruwa da tsaki inda aka ga hadda Gwamnan jihar Rivers, Simi Fubara ya samu halarta.

Shugaba Tinubu a wajan taron yayi kiran cewa, dolene gwamnoni su rika baiwa kananan hukumomi cin gashin kansu.

Inda yace baiwa kananan hukumomin kudadensu kai tsaye na da muhimmanci.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Akwai yiyuwar Najeriya zata iya kaiwa ga gasar cin kofin Duniya na 2026 duk da Dr. Congo ta cireta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *