Saturday, December 27
Shadow

Kalli Bidiyon: Ministan Kasafin kudi, Atiku Bagudu ya kaiwa Abubakar Malami ziyara inda yace Malami shine silar daukakarsa da Ma gwamnan jihar Kebbi me ci na yanzu

Ministan Kasafin Kudi da tsare-tsare, Atiku Bagudu ya bayyanawa Tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami cewa shine silar daukakarsa.

Ya bayyana masa hakane a yayin da ya kai masa ziyara a gidansa.

Sannan yace Malamin kuma dai shine silar daukakar gwamnan jihar Na yanzu.

Karanta Wannan  Ku kula da yanda kuke kashe kudadenku, Najeriya matalauciyar kasa ce

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *