Sunday, January 11
Shadow

Kalli Bidiyon: DPO Dansanda yana gayawa ‘yan kudu cewa kwanan nan za’a canjashi a kawo musu Bahaushe wanda ba zai saurari kowa ba, ba wanda zai iya juyashi

Wani Dansanda DPO dake aiki a kudancin Najeriya ya dauki hankula saboda wata magana da yayi.

Yayi maganar ne yayin da ake wata Zanga-zanga.

Yace Kwanan nan za’a daukeshi a kawo musu Bahaushe wanda ba zai saurari kowa ba.

Maganar tasa ta dauki hankula.

Karanta Wannan  Ji Yanda 'yansanda suka yi ta maza suka kashe Habu Dan Damisa duk da kokarin hanasu da wasu masu kumbar susa suka yi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *