Saturday, June 27
Shadow

Kalli Bidiyon: Gwamnan Abia na cewa kowace me ciki idan ta haihu a jiharsa Gwamnati na bata kyautar Naira dari biyar ya jawo cece-kuce

Tsohon Gwamnan jihar Abia, Okezie Victor Ikpeazu ya dauki hankula bayan da aka ga wata tsohuwar hirarsa yana cewa Gwammati na baiwa kowace mace data haihu a jihar Kyautar Naira 500.

Da yawa dai sun yi Allah wadai da hakan inda suke cewa me Naira 500 zata musu?

Karanta Wannan  Masu zagin Janar TY Danjuma cewa bai son Musulmi dana fito takarar gwamna a jihar Zamfara ya bani kyautar dala $500,000 saboda idan na ci zabe in magance matsalar tsaro>>Sanata Dansadau

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *