Friday, July 17
Shadow

Mawakin Najeriya, Davido ya tafka Asarar Naira Miliyan 495 a cacar da ya buga cewa Najeriya ce zata yi nasara a wasanta da Morocco

Shahararren mawakin Najeriya, Davido ya bayyana cewa ya tafka asarar Naira Miliyan 495 saboda cacar da ya buga akan cewa Najeriya ce zata ci Morocco.

Davido dai wanda yayi suna wajan yin caca da son kwallo, ya saka cewa, Najeriya ce zata ci amma sai Morocco ta yi nasara.

Davido ya wallafa rasit din cacar da yayi a shafinsa na sada zumunta.

Karanta Wannan  Ana ta yiwa wani Fasto dariya bayan da yace an masa Wahayin Barcelona ce zata ci Inter Milan amma hakan bai faru ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *