Thursday, March 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Sadio Mane ya bayyana cewa wannan ne wasansa na karshe a gasar AFCON

Tauraron dan kwallon Kasar Senegal, Sadio Mane ya bayyana cewa, wannan shine wasansa na karshe a gasar AFCON.

Mane ya bayyana hakane bayan nasarar da Senegal ta samu akan Morocco da ci 1-0.

Saidai yace zai kasance tare da kungiyar kwallon kafar kasar Senegal a koda yaushe dan nuna musu goyon baya.

Karanta Wannan  Saida muka gargadi Wike kada ya je waja da Soja Yerima yake amma yakiya, Dan haka abinda sojan yayi abin yabawa ne>>Inji Karamin Ministan Tsaro, Bello Matawalle

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *