Saturday, January 24
Shadow

Kalli Bidiyon: Budurwarka idan kana son Mallaketa kada wani ya kwace ta to ka rika bata kyautar akalla Naira Dubu 10 duk sati>>Inji malam Abdulrahman Umar Sautussunnah

Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah ya baiwa matasa shawarar cewa idan suna son mallake zuciyar ‘yan matansu, sai sun hada da yin kyauta.

Ya bayyana cewa, akalla, idan kana son ka mallake Zuciyar budurwar ka to ka rika mata kyautar Naira Dubu 10 duk sati, ko kuma kyautar Naira dubu 5 duk sati idan baka da karfi.

Yace idan kuwa baka yi, za’a samu wani da zai rika mata kyauta ta maka kwace.

Karanta Wannan  Muna goyon bayan Tinubu ya zarce a 2027 masu son karawa dashi ku sani zabin Allah ne>>Inji Dattawan Yarbawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *