Friday, June 26
Shadow

Muna goyon bayan Tinubu ya zarce a 2027 masu son karawa dashi ku sani zabin Allah ne>>Inji Dattawan Yarbawa

Dattawan Yarbawa mazauna babban birnin tarayya, Abuja sun bayyana goyon bayansu ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sake tsayawa takarar shugaban kasa a 2027.

A sanarwar da suka fitar sun ce Tinubu ya cancanci ya sake tsayawa takarar shugaban kasa.

Sun ce kuma ‘yan Adawa masu son kayar dashi zabe su sani shi zabin Allah ne.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Tsohon da aka ruwaitoshi yana cewa shine ya gina kabarin Shugaba Buhari, a yanzu ya fito ya ce karya yake bashine ya gina kabarin ba, saidai an zargi cewa tursasashi aka yi ya fadi hakan bayan da yace ba'a biyashi kudin ginin kabarin da yayi ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *