Thursday, March 5
Shadow

Muna goyon bayan Tinubu ya zarce a 2027 masu son karawa dashi ku sani zabin Allah ne>>Inji Dattawan Yarbawa

Dattawan Yarbawa mazauna babban birnin tarayya, Abuja sun bayyana goyon bayansu ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sake tsayawa takarar shugaban kasa a 2027.

A sanarwar da suka fitar sun ce Tinubu ya cancanci ya sake tsayawa takarar shugaban kasa.

Sun ce kuma ‘yan Adawa masu son kayar dashi zabe su sani shi zabin Allah ne.

Karanta Wannan  Naira Biliyan N39bn d aka kashe wajan gyaran babban dakin taro na Abuja wanda aka sakawa sunan shugaban Tinubu, kudin zasu iya gina Asibitoci 312 da Ajujuwan makarantu 1,200

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *