
Malam Alkarmawi na Kano ya bayyana cewa, yana da muhimmanci magidanci ya rika gamsar da matarsa.
Yace idan ya zamana magidanci baya iya gamsar da matarsa, a irin hakane a ke samun matan aure na bibiyar maza.
Yace suma mata masu kin yiwa mazansu biyayya, su ji tsoron Allah.