
Mutanen Jihar Zamfara sun rika fadin Najeriya sai Atiku a wajan yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.
Lamarin ya farune a gaban Gwamnan jihar na Zamfara, Dauda Lawal Dare.
Bidiyon lamarin ya karade kafafen sada zumunta inda ake ta yadashi.