Friday, December 12
Shadow

Tunda an gaya shuwagabanni Allah sun ki ji, To a fito a musu zàngà-zàngà kawai>>Inji Alhaji Haruna Sharu

Alhaji Haruna Sharu, wanda shine shugaban rukunin gidajen Sharu ya bayyana cewa tunda shuwagabanni sun ki jin wa’azin da ake musu, mafita data rage itace a fito a musu zanga-zangar.

Ya bayyana hakane a yayin da aka tambayeshi ra’ayinshi kan zanga-zangar sa ake shirin yiwa shuwagabanni a Arewa.

Ra’ayoyi sun banbanta kan yi ko jinkirta Zanga-zangar da matasa suka shirya kan taadar rayuwa.

Karanta Wannan  Jihohin Taraba, Adamawa, Borno da Yobe sun fada duhu bayan da wutar Lantarkinsu ta lalace, ji ranar da za'a gyara

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *