Tuesday, May 19
Shadow

Kalli Bidiyon matasan Kaduna suna murnar Nepa ta dawo

Bayan dawowar wutar lantarki a jihar Kaduna, Matasa sun hau titi inda suka rika wakar cewa Nepa ta dawo.

Bidiyon hakan ya watsu sosai a kafafen sada zumunta:

Wasu sun bayyana abin da Nishadi inda wasu kuma suka bayyana takaici da cewa ‘yan Kaduna sun bayar da kunya da wannan murna.

https://twitter.com/Abdool85/status/1851757048075051304?t=oy8qaPAfPahhKBfpfc46Tg&s=19

Kusan sati biyu aka kwashe ana fama da rashin wuta a yankin Arewa kamin a samu ta dawo.

Karanta Wannan  Kasar Amurka ta ki yadda ta bayar da bayanai akan rayuwar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu inda tace wakilintane dake taimaka mata wajan cimma burikanta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *