Friday, December 5
Shadow

Wata Sabuwa: Najeriya ce kasar Duniya ta 3 wajan ciyo bashi daga bankin Duniya a karkashin mulkin Shugaba Tinubu

Najeriya ta zama kasa ta 3 a Duniya wajan yawan cin bashi daga bankin Duniya a karkashin mulkin shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu.

A shekarar 2024 kadai, Gwamnatin Najeriya ta ciwo bashin jimullar Dala biliyan 2.2 daga bankin na Duniya.

A baya dai kamin zuwan gwamnatin Tinubu, Najeriyarce kasa ta 4 a cikin jerin kasashen da suka fi cin bashin bankin Duniyar.

Kasar Bangladesh ce dai ta daya a Duniya wajan yawan cin bashin daga bankin Duniya, Sai kuma kasar Pakistan ta 2.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Ina da Karama, Kuma ina gaya muku ko dai a taso a taimaka mana wajan kokarin kawo zaman lafiya da muke a Arewa ko kuma abinda za'a gani nan gaba sai yafi abinda ake ciki yanzu>>Inji Sheikh Musa Asadussunnah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *