Monday, April 6
Shadow

Nine zan lashe zaben shugaban kasa na 2027 saboda PDP ta mutu murus>>Kwankwaso

Tsohon gwamnan Kano kuma dan takarar shugaban kasa a jami’iyyar NNPP, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa,shine zai lashe zaben shekarar 2027 saboda PDP ta mutu.

Ya bayyana hakane a Katsina bayan kaddamar da ofishin jam’iyyar a kan hanyar IBB Way.

Kwankwaso yayi kira ga mutanen jam’iyyarsa da kada su yadda a yaudaresu da Taliya da kudi yayin zabe inda ya jawo hankalinsu kan su ci gaba da aiki tukuru dan ci gaban jam’iyyar.

Karanta Wannan  Bidiyo:Wannan matar tace tana son kafa tarihin yin làlàtà da maza 1000 a rana daya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *