Wednesday, May 21
Shadow

Ji sunan da Dan tsohon Gwamnan Kaduna, Bashir El-Rufai ya kira gwamnan Kaduna Malam Uba Sani dashi da mutane ke ta mamaki

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Dan Tsohon Gwamnan Kaduna, Bashir El-Rufai ya yi shagube ga gwamnan Kaduna na yanzu,Malam Sanata Uba Sani a shafinsa na Twitter.

Dama dai tuni baraka ta kunno kai tsakanin Gwamna Uba Sani da Malam Nasiru El-Rufai.

An wallafa wani bayani dake cewa, Jihohi kalilan ne suka jawo zuba hannun Jari a gaba daya Najeriya kuma babu jihar Arewa ko daya a cikinsu.

A martanin dan tsohon Gwamnan, sai cewa Yayi:

G-Fresh ya kashe Naira Biliyan 3 wajan tafiye-tafiye tun bayan da ya shiga ofis.

Duk da yake bai kama suna ba, da yawa dai sun yi amannar da Gwamna Malam Uba Sani yake.

Karanta Wannan  El-Rufa'i ya maka majalisar dokokin Kaduna a kotu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *