Monday, May 19
Shadow

Yaran Da Aka Kama Sun Shirya Jakunkunansu Sauara Dawowa Gida

Yaran Da Aka Kama Sun Shirya Jakunkunansu Sauara Dawowa Gida.

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ne zai jagiranci mikasu ga iyayensu.

Saidai ana ta kiraye-kirayen gwamnati data dauki nauyin karatunsu.

Hakanan shahararren malamin addinin Musulunci, Sheikh Nura Khalid wanda aka fi sani da Digital Imam ya nemi a biya yaran diyyar cin zarafin da aka musu.

Karanta Wannan  In ka ga dama ka tara duka Gwamnonin Najeriya a APC idan 'yan Najeriya suka ki zabenka dole ka sauka>>El-Rufai ga Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *