Tuesday, February 3
Shadow

Yaran Da Aka Kama Sun Shirya Jakunkunansu Sauara Dawowa Gida

Yaran Da Aka Kama Sun Shirya Jakunkunansu Sauara Dawowa Gida.

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ne zai jagiranci mikasu ga iyayensu.

Saidai ana ta kiraye-kirayen gwamnati data dauki nauyin karatunsu.

Hakanan shahararren malamin addinin Musulunci, Sheikh Nura Khalid wanda aka fi sani da Digital Imam ya nemi a biya yaran diyyar cin zarafin da aka musu.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Abinda 'Yan Darika suke yi, yafi wanda Marigayi Dan Damusa Yake yi na aika mutane lahira ba gaira ba dalili>Inji Dr. Hussain

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *