June 27, 2025 by Bashir Ahmed A yau Juma’a aka daura auren Jarumi ABDUL M SHAREEF da Jaruma MARYAM MALIKA Allah Ya Basu zaman lafiya. Karanta Wannan Akwai Wanda Ya Yi Minista Mai Lasisi Amma Ba Za Ka Nuna Masallaci Guda Daya Da Ya Gina A Jihar Gombe Ba, Ko Yake Daukar Nauyin Wasu Limamai Ko Ladanai Ba, Cewar Sheik Albanin Gombe, ko kun san da wa yake?