Wednesday, April 29
Shadow

Kalli Bidiyon Da Duminsa: ‘Yan jam’iyyar ADC, Su Atiku, Kwankwaso, Peter Obi da sauransu sun fito yau zasu yi zanga-zanga a ofishin INEC

Jiga-jigan jam’iyyar ADC da suka hada da su Kwankwaso, Peter Obi, Atiku da sauransu sun fito a yau zasu yi zanga-zanga a ofishin INEC.

Zasu yi wannan zanga-zangar ne saboda rikicin da suke zargin INEC din ta haddasa musu a jam’iyyar ta hanyar sauke shugaban jam’iyyar na riko, watau David Mark.

Karanta Wannan  Zan Yi Tattaki Daga Jihar Gombe Zuwa Abuja Domin Kaiwa Maulana Prof. Ibrahim Maqari Ziyara, Inji Rumanatu Sa'ad Abubakar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *