Wednesday, April 8
Shadow

A yayin da yake sukar Gwamnatin Muslim Muslim, an gano cewa Rev. Ezekiel Dachomo na daga cikin wadanda matar shugaban kasa, Remi Tinubu ta rabawa kudade a jihar Filato

A wata hira da Channels TV suka yi dashi, Rev. Ezekiel Dachomo ya bayyana cewa, mulkin Muslim Muslim shine babbar cin zarafi da akawa Kiristoci a Najeriya.

Saidai wasu sun zakulo sunansa a cikin wadanda auka amfana da tallafin kudaden da matar shugaban kasa, Remi Tinubu ta bayar a jihar Filato.

Da yawa dai sun bayyana cewa, bai kamata yana zagin wannan gwamnati ba musamman lura da cewa ya amfana da ita.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Dan Majalisar Tarayya Daga Kano, Honarabul Aliyu Madakin Gini Kenan Da Makuden Kudaden Da Ya Rabawa Al'ummar Mazabarsa, 'Yan kudu sunce kudin na bogene

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *