Tuesday, February 3
Shadow

A yi rawa me tsafta sannan kada a Sha Gyìyà>>Shugaba Tinubu ya gayawa Kiristoci masu Bikin Kirsimeti

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bukaci ‘yan Najeriya Kiristoci da su yi bikin Kirsimeti me tsafta.

Sannan yayi kira a garesu da kada su sha giya sannan a yi rawa me tsafta.

Sannan yace kada a tsokani fada.

Shugaban ya bayyana hakane a Legas inda yake hutun Kirsimeti.

Karanta Wannan  Ji yanda Matar soja Lt. Samson Haruna ta aikashi Qiyama ta hanyar Babbaqeshi Qurmus

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *