Tuesday, February 3
Shadow

Algeria ta ci Dr. Congo 1-0 inda ta kai ga wasan Quarter Finals

Rahotanni daga kasar Morocco sun bayyana cewa, kasar Algeria ta fitar da Dr. Congo daga gasar AFCON bayan ta mata ci 1-0.

A yanzu Algeria zata buga wasan Quarter final da Najeriya.

Bayan wasan, an ga shahararren dan kasar Dr. Congo da ya rika tsayawa a tsaye duk wasansu yana daga hannu sama kamar Kungi yana share hawaye.

Mutumin me suna Patrice Lumumba ya kuma gana da shugaban CAF, Dr. Patrice Motsepe.

Karanta Wannan  Sanata Ali Ndume ya baiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu shawarar rushe kungiyar PENGASSAN

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *