Tuesday, February 24
Shadow

Algeria ta ci Dr. Congo 1-0 inda ta kai ga wasan Quarter Finals

Rahotanni daga kasar Morocco sun bayyana cewa, kasar Algeria ta fitar da Dr. Congo daga gasar AFCON bayan ta mata ci 1-0.

A yanzu Algeria zata buga wasan Quarter final da Najeriya.

Bayan wasan, an ga shahararren dan kasar Dr. Congo da ya rika tsayawa a tsaye duk wasansu yana daga hannu sama kamar Kungi yana share hawaye.

Mutumin me suna Patrice Lumumba ya kuma gana da shugaban CAF, Dr. Patrice Motsepe.

Karanta Wannan  'Yansanda a jihar Kano sun kama barayin a daidaita sahu su 4, an kwato keke Napep din sata 6 a hannunsu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *