Wednesday, March 18
Shadow

Alhamdulillah: Kiristoci 104 sun karbi Shahada a kauyen jihar Delta

Rahotanni sun bayyana cewa, Kiristoci 104 ne suka karbi Musulunci a wani kauye na jihar Delta dake kudancin Najeriya.

Hakan na zuwane yayin da ake yada rade-radin cewa ana yiwa Kiristoci kisan Khiyashi a Kasarnan wanda har aka gayyato kasar Amurka ta kawo musu dauki.

Karanta Wannan  Hukumar 'yansandan Abuja ta ce tsohon shugaban hukumar Immigration David Shikfu Parradangba garkuwa aka yi dashi ba, ya mutu ne a dakin Otal bayan sun shiga shi da wata mata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *