Thursday, February 26
Shadow

Alhamdulillah: Kiristoci 104 sun karbi Shahada a kauyen jihar Delta

Rahotanni sun bayyana cewa, Kiristoci 104 ne suka karbi Musulunci a wani kauye na jihar Delta dake kudancin Najeriya.

Hakan na zuwane yayin da ake yada rade-radin cewa ana yiwa Kiristoci kisan Khiyashi a Kasarnan wanda har aka gayyato kasar Amurka ta kawo musu dauki.

Karanta Wannan  Bansan wace irin harka 'yan Matan Fim din Hausa suke suna samun kudaden sayen mota da gidaje ba amma maganar gaskiya kudin Fim basa sayen irin wannan abubuwa>>Inji Isa Bello Jan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *