Wednesday, January 14
Shadow

Alhamdulillah: Kiristoci 104 sun karbi Shahada a kauyen jihar Delta

Rahotanni sun bayyana cewa, Kiristoci 104 ne suka karbi Musulunci a wani kauye na jihar Delta dake kudancin Najeriya.

Hakan na zuwane yayin da ake yada rade-radin cewa ana yiwa Kiristoci kisan Khiyashi a Kasarnan wanda har aka gayyato kasar Amurka ta kawo musu dauki.

Karanta Wannan  Direban Adaidaita Sahu Ya Kare Da Sakamako Mafi Daraja A Jami'ar Bayero Dake Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *