Friday, June 26
Shadow

Alhamdulillah: Kiristoci 104 sun karbi Shahada a kauyen jihar Delta

Rahotanni sun bayyana cewa, Kiristoci 104 ne suka karbi Musulunci a wani kauye na jihar Delta dake kudancin Najeriya.

Hakan na zuwane yayin da ake yada rade-radin cewa ana yiwa Kiristoci kisan Khiyashi a Kasarnan wanda har aka gayyato kasar Amurka ta kawo musu dauki.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Wallahi Akwai Addu'ar da zan baki sai an daina yada Bidiyonki a kafafen sada zumunta kuma sai an daina maganar abinda kika yi>>Sayyadi Khalifa ya gayawa Zulaihat

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *