Tuesday, February 24
Shadow

ALHAMDULILLAH: Sheik Maqari Ya Zama Mutum Na Farko Da Ya Fi Kowa Ilmin Hadisi A Fadin Afrika

An zaɓi Farfesa Maqari daga Nijeriya a matsayin wanda ya fi kowa ilimin sanin Hadisan Manzan Allah SAW a kaf Nahiyar Afrika.

Babbar Jami’ar Musulunci ta farko wacce aka fi sani da Jami’atul Al’azahar dake ƙasar Masar ce ta ayyana babban limamin masallacin kasa Fafesa Maqari a matsayin wanda ya fi kowa ilimin sanin Hadisan Annabi da na Fiqhu.

Wace fata kuke masa?

Daga Abba Abdulaziz Fari Funtua

Karanta Wannan  A yayin da Ake ci gaba da samun hare-haren 'yan Bìndìgà, Gwnnatin Tarayya tace canjawa tubabbun 'yan Bìndìgàr ra'ayi da mayar dasu cikin jama'a na da matukar muhimmanci wajan kawo zama Lafiya a kasarnan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *